Buhari Ya Bada Umarnin Saida
Jiragen Fadar Shugaban Kasa Guda
Tara
Shugaban kasa Muhammadu Buhari
ya bada umarnin saida jiragen fadar
shugaban kasa guda tara domin rage
kudaden da Nijeriya ke kashewa ba
gaira ba dalili.
A lokacin da yake yakin neman
zabensa, Buhari ya yi alkawarin cewa
zai rage kudaden da gwamnati ke
kashewa ba tare da suna amfanar
Nijeriya.
Fadar shugaban kasa, na da jirage
16, wadanda suke lakume makudan
kudade wajen kula da su da yi musu
gyararraki.
Kafin umarnin Shugaba Buhari na
saida jirage tara, fadar shugaban
kasar Nijeriya, ita ce ke kan gaba a
nahiyar Afrika wajen yawan jiragen.
Barkada Zuwa shafi mai Albarka. Idan kaga wani abu Bakagane ba kashiga page din ka'aje tambayar ka.
Friday, 19 June 2015
AIKI SAI MESHI
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
No comments:
Post a Comment